Hukumar Tashar Jirgin ruwa ta Nijeriya
farawa | 1954 ![]() |
---|---|
ƙasa | Nijeriya ![]() |
official website | http://nigerianports.gov.ng ![]() |
Hukumar Tashar jirgin ruwa ta Nijeriya da turanci "Nigerian Ports Authority" (NPA), ma'aikata ce ta gwamnatin tarayya wadda ke kula da kuma gudanar da harkokin Tashan jirgin Ruwa a Nigeria. Manyan tashoshin da hukumar take kula da gudanar da ayyukansu sun hada da: Lagos Port Complex da Tin Can Island Port dake Lagos; Calabar Port, Delta Port, Rivers Port dake a Port Harcourt, da kuma Onne Port. Ayyukan hukumar NPA sunayinsa ne tare da hadin gwiwa da Ministry of Transport da kuma Nigerian Shippers' Council.[1] Babban ofishin shelkwatar ta Nigerian Ports Authority na nan ne a Marina, Lagos.[2]
Wannan ƙasida guntu ne: yana buƙatar a inganta shi, kuna iya gyarashi.
Anazarci[gyara sashe | Gyara masomin]
- ↑ Maritime Organisation of West and Central Africa, Nigeria -webarchive|url=https://web.archive.org/web/20100505220021/http://www.mowca.org/new%20design/member-states/nigeria.html |date=2010-05-05
- ↑ Nigerian Ports Authority, Contact us